All Surahs

Surah At-Takwir (undefined)

سُورَةُ التَّكۡوِيرِ

Surah 81 of the Holy Quran · Meccan · 29 verses

Also spelled: Takwir, At Takwir, AtTakwir, The Overthrowing

Surah At-Takwir (undefined) is the 81th chapter of the Holy Quran. It was revealed in Mecca and contains 29 verses (ayahs). Read it below with the Arabic text, transliteration, and Hausa translation, or open it as interactive flashcards to memorize it verse by verse.

  1. 81:1

    إِذَا ٱلشَّمْسُ كُوِّرَتْ

    Izash shamsu kuwwirat

    Idan rãna aka shafe haskenta

  2. 81:2

    وَإِذَا ٱلنُّجُومُ ٱنكَدَرَتْ

    Wa izan nujoomun kadarat

    Kuma idan taurãri suka gurɓãce (wani ya shiga a cikin wani).

  3. 81:3

    وَإِذَا ٱلْجِبَالُ سُيِّرَتْ

    Wa izal jibaalu suyyirat

    Kuma idan duwãtsu aka tafiyar da su.

  4. 81:4

    وَإِذَا ٱلْعِشَارُ عُطِّلَتْ

    Wa izal 'ishaaru 'uttilat

    Kuma idan rãƙuma mãsu cikunna aka sakẽ su wãwai, bã ga kõwa ba.

  5. 81:5

    وَإِذَا ٱلْوُحُوشُ حُشِرَتْ

    Wa izal wuhooshu hushirat

    Kuma idan dabbõbin dãji aka tattara su.

  6. 81:6

    وَإِذَا ٱلْبِحَارُ سُجِّرَتْ

    Wa izal bihaaru sujjirat

    Kuma idan tẽkuna aka mayar da su wuta.

  7. 81:7

    وَإِذَا ٱلنُّفُوسُ زُوِّجَتْ

    Wa izan nufoosu zuwwijat

    Kuma idan rãyuka aka haɗa su da jikunkunansu.

  8. 81:8

    وَإِذَا ٱلْمَوْءُۥدَةُ سُئِلَتْ

    Wa izal maw'oodatu su'ilat

    Kuma idan wadda aka turbuɗe ta da rai aka tambaye ta.

  9. 81:9

    بِأَىِّ ذَنۢبٍۢ قُتِلَتْ

    Bi ayyi zambin qutilat

    "Sabõda wane laifi ne aka kashe ta?"

  10. 81:10

    وَإِذَا ٱلصُّحُفُ نُشِرَتْ

    Wa izas suhufu nushirat

    Idan takardun ayyuka aka wãtsa su (ga mãsu su).

  11. 81:11

    وَإِذَا ٱلسَّمَآءُ كُشِطَتْ

    Wa izas samaaa'u kushitat

    Kuma idan sama aka fẽɗe ta.

  12. 81:12

    وَإِذَا ٱلْجَحِيمُ سُعِّرَتْ

    Wa izal jaheemu su'-'irat

    Kuma idan Jahĩm aka hũra ta

  13. 81:13

    وَإِذَا ٱلْجَنَّةُ أُزْلِفَتْ

    Wa izal jannatu uzlifat

    Kuma idan Aljanna aka kusantar da ita.

  14. 81:14

    عَلِمَتْ نَفْسٌۭ مَّآ أَحْضَرَتْ

    'Alimat nafsum maaa ahdarat

    Rai ya san abin da ya halartar (a rãnar nan).

  15. 81:15

    فَلَآ أُقْسِمُ بِٱلْخُنَّسِ

    Falaaa uqsimu bil khunnas

    To, ba sai Na yi rantsuwa da taurãri matafã ba.

  16. 81:16

    ٱلْجَوَارِ ٱلْكُنَّسِ

    Al jawaaril kunnas

    Mãsu gudu suna ɓũya.

  17. 81:17

    وَٱلَّيْلِ إِذَا عَسْعَسَ

    Wallaili izaa 'as'as

    Da dare idan ya bãyar da bãya.

  18. 81:18

    وَٱلصُّبْحِ إِذَا تَنَفَّسَ

    Wassubhi izaa tanaffas

    Da sãfiya idan ta yi lumfashi.

  19. 81:19

    إِنَّهُۥ لَقَوْلُ رَسُولٍۢ كَرِيمٍۢ

    Innahoo laqawlu rasoolin kareem

    Lalle ne shi (Alƙur'ãni) haƙƙan, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah.

  20. 81:20

    ذِى قُوَّةٍ عِندَ ذِى ٱلْعَرْشِ مَكِينٍۢ

    Zee quwwatin 'inda zil 'arshi makeen

    Mai ƙarfi, mai daraja a wurin Mai Al'arshi.

  21. 81:21

    مُّطَاعٍۢ ثَمَّ أَمِينٍۢ

    Mutaa'in samma ameen

    Wanda ake yi wa ɗã'a (wato shugaban malã'iku) ne a can, amintacce.

  22. 81:22

    وَمَا صَاحِبُكُم بِمَجْنُونٍۢ

    Wa maa saahibukum bimajnoon

    Kuma abokinku ba mahaukaci ba ne.

  23. 81:23

    وَلَقَدْ رَءَاهُ بِٱلْأُفُقِ ٱلْمُبِينِ

    Wa laqad ra aahu bilufuqil mubeen

    Kuma lalle ne, yã gan shi a cikin sararin sama mabayyani.

  24. 81:24

    وَمَا هُوَ عَلَى ٱلْغَيْبِ بِضَنِينٍۢ

    Wa maa huwa 'alal ghaibi bidaneen

    Kuma shi, ga gaibi bã mai rowa ba ne.

  25. 81:25

    وَمَا هُوَ بِقَوْلِ شَيْطَٰنٍۢ رَّجِيمٍۢ

    Wa maa huwa biqawli shaitaanir rajeem

    Kuma shi (Alƙur'ani) bã maganar shaiɗani, wanda aka la'ana, ba ce.

  26. 81:26

    فَأَيْنَ تَذْهَبُونَ

    Fa ayna tazhaboon

    Shin, a inã zã ku tafi?

  27. 81:27

    إِنْ هُوَ إِلَّا ذِكْرٌۭ لِّلْعَٰلَمِينَ

    In huwa illaa zikrul lil'aalameen

    Lalle ne shi (Alƙur'ãni), bã kõme ba ne fãce gargaɗi ga talikai.

  28. 81:28

    لِمَن شَآءَ مِنكُمْ أَن يَسْتَقِيمَ

    Liman shaaa'a minkum ai yastaqeem

    Ga wanda ya so, daga cikinku, ya shiryu.

  29. 81:29

    وَمَا تَشَآءُونَ إِلَّآ أَن يَشَآءَ ٱللَّهُ رَبُّ ٱلْعَٰلَمِينَ

    Wa maa tashaaa'oona illaaa ai yashaaa 'al laahu Rabbul 'Aalameen

    Kuma bã zã ku so ba sai idan Allah Ubangijin halitta Yã yarda.

About Surah At-Takwir

At-Takwir, the Overthrowing, describes the unraveling of the world at the end of time: the sun folded up, the stars falling, the seas set ablaze. It then affirms that the Quran is the word brought by a noble messenger, and that the Prophet (peace be upon him) was no madman but a true guide.

Themes: The end of the world, Truth of revelation, The noble messenger, Certainty

Arabic: Uthmani script (Hafs). Translation: Hausa. Recitation: Mishary Rashid Alafasy. See Sources for full attribution.