All Surahs

Surah Ad-Duhaa (undefined)

سُورَةُ الضُّحَىٰ

Surah 93 of the Holy Quran · Meccan · 11 verses

Also spelled: Duhaa, Ad Duhaa, AdDuhaa, The Morning Hours, Duha

Surah Ad-Duhaa (undefined) is the 93th chapter of the Holy Quran. It was revealed in Mecca and contains 11 verses (ayahs). Read it below with the Arabic text, transliteration, and Hausa translation, or open it as interactive flashcards to memorize it verse by verse.

  1. 93:1

    وَٱلضُّحَىٰ

    Wad duhaa

    Inã rantsuwa da hantsi.

  2. 93:2

    وَٱلَّيْلِ إِذَا سَجَىٰ

    Wal laili iza sajaa

    Da dare a lõkacin da ya rufe (da duhunsa).

  3. 93:3

    مَا وَدَّعَكَ رَبُّكَ وَمَا قَلَىٰ

    Ma wad da'aka rabbuka wa ma qalaa

    Ubangijinka bai yi maka bankwana ba, kuma bai ƙĩ kaba.

  4. 93:4

    وَلَلْءَاخِرَةُ خَيْرٌۭ لَّكَ مِنَ ٱلْأُولَىٰ

    Walal-aakhiratu khairul laka minal-oola

    Kuma lalle ta ƙarshe ce mafi alheri a gare ka daga ta farko.

  5. 93:5

    وَلَسَوْفَ يُعْطِيكَ رَبُّكَ فَتَرْضَىٰٓ

    Wa la sawfa y'uteeka rabbuka fatarda

    Kuma lalle ne, Ubangijinka zai yi ta bã ka kyauta sai ka yarda.

  6. 93:6

    أَلَمْ يَجِدْكَ يَتِيمًۭا فَـَٔاوَىٰ

    Alam ya jidka yateeman fa aawaa

    Ashe, bai sãme ka marãya ba, sa'an nan Ya yi maka makõma?

  7. 93:7

    وَوَجَدَكَ ضَآلًّۭا فَهَدَىٰ

    Wa wa jadaka daal lan fahada

    Kuma Ya sãme ka bã ka da shari'ã, sai Ya shiryar da kai?

  8. 93:8

    وَوَجَدَكَ عَآئِلًۭا فَأَغْنَىٰ

    Wa wa jadaka 'aa-ilan fa aghnaa

    Kuma Ya sãme ka matalauci, sai Ya wadãtã ka?

  9. 93:9

    فَأَمَّا ٱلْيَتِيمَ فَلَا تَقْهَرْ

    Fa am mal yateema fala taqhar

    Sabõda haka, amma marãya, to, kada ka rinjãye shi.

  10. 93:10

    وَأَمَّا ٱلسَّآئِلَ فَلَا تَنْهَرْ

    Wa am mas saa-ila fala tanhar

    Kuma amma mai tambaya, kada ka yi masa tsãwa.

  11. 93:11

    وَأَمَّا بِنِعْمَةِ رَبِّكَ فَحَدِّثْ

    Wa amma bi ni'mati rabbika fahad dith

    Kuma amma ni'imar Ubangijinka, sai ka faɗa (dõmin gõdiya).

About Surah Ad-Duhaa

Ad-Duha, the Morning Brightness, was revealed to comfort the Prophet (peace be upon him) during a pause in revelation, reassuring him that his Lord had not abandoned him. It reminds him of the favors he received as an orphan and a seeker, and calls him to be kind to the orphan and the one who asks, and to speak of his Lord's blessings.

Themes: Comfort and reassurance, Allah has not left you, Kindness to the orphan, Gratitude

Arabic: Uthmani script (Hafs). Translation: Hausa. Recitation: Mishary Rashid Alafasy. See Sources for full attribution.