Surah Ad-Duhaa (undefined) is the 93th chapter of the Holy Quran. It was revealed in Mecca and contains 11 verses (ayahs). Read it below with the Arabic text, transliteration, and Hausa translation, or open it as interactive flashcards to memorize it verse by verse.
- 93:1
وَٱلضُّحَىٰ
Wad duhaa
Inã rantsuwa da hantsi.
- 93:2
وَٱلَّيْلِ إِذَا سَجَىٰ
Wal laili iza sajaa
Da dare a lõkacin da ya rufe (da duhunsa).
- 93:3
مَا وَدَّعَكَ رَبُّكَ وَمَا قَلَىٰ
Ma wad da'aka rabbuka wa ma qalaa
Ubangijinka bai yi maka bankwana ba, kuma bai ƙĩ kaba.
- 93:4
وَلَلْءَاخِرَةُ خَيْرٌۭ لَّكَ مِنَ ٱلْأُولَىٰ
Walal-aakhiratu khairul laka minal-oola
Kuma lalle ta ƙarshe ce mafi alheri a gare ka daga ta farko.
- 93:5
وَلَسَوْفَ يُعْطِيكَ رَبُّكَ فَتَرْضَىٰٓ
Wa la sawfa y'uteeka rabbuka fatarda
Kuma lalle ne, Ubangijinka zai yi ta bã ka kyauta sai ka yarda.
- 93:6
أَلَمْ يَجِدْكَ يَتِيمًۭا فَـَٔاوَىٰ
Alam ya jidka yateeman fa aawaa
Ashe, bai sãme ka marãya ba, sa'an nan Ya yi maka makõma?
- 93:7
وَوَجَدَكَ ضَآلًّۭا فَهَدَىٰ
Wa wa jadaka daal lan fahada
Kuma Ya sãme ka bã ka da shari'ã, sai Ya shiryar da kai?
- 93:8
وَوَجَدَكَ عَآئِلًۭا فَأَغْنَىٰ
Wa wa jadaka 'aa-ilan fa aghnaa
Kuma Ya sãme ka matalauci, sai Ya wadãtã ka?
- 93:9
فَأَمَّا ٱلْيَتِيمَ فَلَا تَقْهَرْ
Fa am mal yateema fala taqhar
Sabõda haka, amma marãya, to, kada ka rinjãye shi.
- 93:10
وَأَمَّا ٱلسَّآئِلَ فَلَا تَنْهَرْ
Wa am mas saa-ila fala tanhar
Kuma amma mai tambaya, kada ka yi masa tsãwa.
- 93:11
وَأَمَّا بِنِعْمَةِ رَبِّكَ فَحَدِّثْ
Wa amma bi ni'mati rabbika fahad dith
Kuma amma ni'imar Ubangijinka, sai ka faɗa (dõmin gõdiya).
About Surah Ad-Duhaa
Ad-Duha, the Morning Brightness, was revealed to comfort the Prophet (peace be upon him) during a pause in revelation, reassuring him that his Lord had not abandoned him. It reminds him of the favors he received as an orphan and a seeker, and calls him to be kind to the orphan and the one who asks, and to speak of his Lord's blessings.
Themes: Comfort and reassurance, Allah has not left you, Kindness to the orphan, Gratitude
Arabic: Uthmani script (Hafs). Translation: Hausa. Recitation: Mishary Rashid Alafasy. See Sources for full attribution.