All Surahs

Surah At-Tariq (undefined)

سُورَةُ الطَّارِقِ

Surah 86 of the Holy Quran · Meccan · 17 verses

Also spelled: Tariq, At Tariq, AtTariq, The Nightcommer

Surah At-Tariq (undefined) is the 86th chapter of the Holy Quran. It was revealed in Mecca and contains 17 verses (ayahs). Read it below with the Arabic text, transliteration, and Hausa translation, or open it as interactive flashcards to memorize it verse by verse.

  1. 86:1

    وَٱلسَّمَآءِ وَٱلطَّارِقِ

    Wassamaaa'i wattaariq

    Inã rantsuwa da sama da mai aukõwa da dare.

  2. 86:2

    وَمَآ أَدْرَىٰكَ مَا ٱلطَّارِقُ

    Wa maaa adraaka mattaariq

    To, mẽ yã sanar da kai abin da ake cẽwa mai aukõwa da dare?

  3. 86:3

    ٱلنَّجْمُ ٱلثَّاقِبُ

    Annajmus saaqib

    Shi ne taurãron nan mai tsananin haske.

  4. 86:4

    إِن كُلُّ نَفْسٍۢ لَّمَّا عَلَيْهَا حَافِظٌۭ

    In kullu nafsil lammaa 'alaihaa haafiz

    Bãbu wani rai fãce a kansa akwai wani mai tsaro.

  5. 86:5

    فَلْيَنظُرِ ٱلْإِنسَٰنُ مِمَّ خُلِقَ

    Fal yanzuril insaanu mimma khuliq

    To, mutum ya dũba, daga mẽ aka halittã shi?

  6. 86:6

    خُلِقَ مِن مَّآءٍۢ دَافِقٍۢ

    Khuliqa mim maaa'in daafiq

    An halittã shi daga wani ruwa mai tunkuɗar jũna.

  7. 86:7

    يَخْرُجُ مِنۢ بَيْنِ ٱلصُّلْبِ وَٱلتَّرَآئِبِ

    Yakhruju mim bainissulbi wat taraaa'ib

    Yanã fita daga tsakanin tsatso da karankarman ƙirji.

  8. 86:8

    إِنَّهُۥ عَلَىٰ رَجْعِهِۦ لَقَادِرٌۭ

    Innahoo 'alaa raj'ihee laqaadir

    Lalle ne Shi (Allah), ga mayar da shi (mutum), tabbas Mai iyãwa ne.

  9. 86:9

    يَوْمَ تُبْلَى ٱلسَّرَآئِرُ

    Yawma tublas saraaa'ir

    Rãnar da ake jarrabawar asirai.

  10. 86:10

    فَمَا لَهُۥ مِن قُوَّةٍۢ وَلَا نَاصِرٍۢ

    Famaa lahoo min quwwatinw wa laa naasir

    Saboda haka, bã shi da wani ƙarfi, kuma bã shi da wani mai taimako (da zai iya kãre shi daga azãbar Allah).

  11. 86:11

    وَٱلسَّمَآءِ ذَاتِ ٱلرَّجْعِ

    Wassamaaa'i zaatir raj'

    Ina rantsuwa da sama ma'abũciyar ruwa mai kõmãwa yana yankẽwa.

  12. 86:12

    وَٱلْأَرْضِ ذَاتِ ٱلصَّدْعِ

    Wal ardi zaatis sad'

    Da ƙasa ma'abũciyar tsãgẽwa,

  13. 86:13

    إِنَّهُۥ لَقَوْلٌۭ فَصْلٌۭ

    Innahoo laqawlun fasl

    Lalle ne shĩ (Alƙur'ãni), haƙĩƙa magana ce daki-daki

  14. 86:14

    وَمَا هُوَ بِٱلْهَزْلِ

    Wa maa huwa bil hazl

    Kuma shĩ bã bananci bane

  15. 86:15

    إِنَّهُمْ يَكِيدُونَ كَيْدًۭا

    Innahum yakeedoona kaidaa

    Lalle ne sũ, suna ƙulla kaidi na sõsai.

  16. 86:16

    وَأَكِيدُ كَيْدًۭا

    Wa akeedu kaidaa

    Kuma Ni, Ina mayar da kaidi (gare su) kamar yadda suke ƙulla kaidi.

  17. 86:17

    فَمَهِّلِ ٱلْكَٰفِرِينَ أَمْهِلْهُمْ رُوَيْدًۢا

    Famahhilil kaafireena amhilhum ruwaidaa

    Saboda haka, ka yi wa kafirai jinkiri, ka dakata musu, sannu-sannu.

About Surah At-Tariq

At-Tariq, the Nightcomer, opens with an oath by the night star and affirms that every soul has a guardian over it. It points to the human's own origin from a fluid as proof that the One who created them the first time can surely bring them back, and calls the Quran a decisive word.

Themes: Every soul has a guardian, Origin of the human, Power of resurrection, The decisive word

Arabic: Uthmani script (Hafs). Translation: Hausa. Recitation: Mishary Rashid Alafasy. See Sources for full attribution.