All Surahs

Surah Al-Ghashiyah (undefined)

سُورَةُ الغَاشِيَةِ

Surah 88 of the Holy Quran · Meccan · 26 verses

Also spelled: Ghashiyah, Al Ghashiyah, AlGhashiyah, The Overwhelming

Surah Al-Ghashiyah (undefined) is the 88th chapter of the Holy Quran. It was revealed in Mecca and contains 26 verses (ayahs). Read it below with the Arabic text, transliteration, and Hausa translation, or open it as interactive flashcards to memorize it verse by verse.

  1. 88:1

    هَلْ أَتَىٰكَ حَدِيثُ ٱلْغَٰشِيَةِ

    Hal ataaka hadeesul ghaashiyah

    Lalle ne labãrin (¡iyãma) mai rufe mutãne da tsoronta yã zo maka?

  2. 88:2

    وُجُوهٌۭ يَوْمَئِذٍ خَٰشِعَةٌ

    Wujoohuny yawma 'izin khaashi'ah

    Wasu huskõki a rãnar nan ƙasƙantattu ne.

  3. 88:3

    عَامِلَةٌۭ نَّاصِبَةٌۭ

    'Aamilatun naasibah

    Mãsu aikin wahala ne, mãsu gajiya.

  4. 88:4

    تَصْلَىٰ نَارًا حَامِيَةًۭ

    Taslaa naaran haamiyah

    Zã su shiga wata wuta mai zãfi.

  5. 88:5

    تُسْقَىٰ مِنْ عَيْنٍ ءَانِيَةٍۢ

    Tusqaa min 'aynin aaniyah

    Ana shãyar da su daga wani marmaro mai zãfin ruwa.

  6. 88:6

    لَّيْسَ لَهُمْ طَعَامٌ إِلَّا مِن ضَرِيعٍۢ

    Laisa lahum ta'aamun illaa min daree'

    Ba su da wani abinci fãce dai daga danyi.

  7. 88:7

    لَّا يُسْمِنُ وَلَا يُغْنِى مِن جُوعٍۢ

    Laa yusminu wa laa yughnee min joo'

    Bã ya sanya ƙiba, kuma bã zai wadãtar daga yunwa ba.

  8. 88:8

    وُجُوهٌۭ يَوْمَئِذٍۢ نَّاعِمَةٌۭ

    Wujoohuny yawma 'izin naa'imah

    Wasu huskõki a rãnar nan mãsu ni'ima ne.

  9. 88:9

    لِّسَعْيِهَا رَاضِيَةٌۭ

    Lisa'yihaa raadiyah

    Game da aikinsu, masu yarda ne.

  10. 88:10

    فِى جَنَّةٍ عَالِيَةٍۢ

    Fee jannatin 'aaliyah

    (Suna) a cikin Aljanna maɗaukakiya.

  11. 88:11

    لَّا تَسْمَعُ فِيهَا لَٰغِيَةًۭ

    Laa tasma'u feehaa laaghiyah

    Bã zã su ji yãsassar magana ba, a cikinta.

  12. 88:12

    فِيهَا عَيْنٌۭ جَارِيَةٌۭ

    Feehaa 'aynun jaariyah

    A cikinta akwai marmaro mai gudãna.

  13. 88:13

    فِيهَا سُرُرٌۭ مَّرْفُوعَةٌۭ

    Feehaa sururum marfoo'ah

    A cikinta akwai gadãje maɗaukaka.

  14. 88:14

    وَأَكْوَابٌۭ مَّوْضُوعَةٌۭ

    Wa akwaabum mawdoo 'ah

    Da kõfuna ar'aje.

  15. 88:15

    وَنَمَارِقُ مَصْفُوفَةٌۭ

    Wa namaariqu masfoofah

    Da filõli jẽre,

  16. 88:16

    وَزَرَابِىُّ مَبْثُوثَةٌ

    Wa zaraabiyyu mabsoosah

    Da katifu shimfiɗe.

  17. 88:17

    أَفَلَا يَنظُرُونَ إِلَى ٱلْإِبِلِ كَيْفَ خُلِقَتْ

    Afalaa yanzuroona ilalibili kaifa khuliqat

    Ashe to bã zã su dũbãwa ba ga rãƙumã yadda aka halitta su?

  18. 88:18

    وَإِلَى ٱلسَّمَآءِ كَيْفَ رُفِعَتْ

    Wa ilas samaaa'i kaifa rufi'at

    Da zuwa ga sama yadda aka ɗaukaka ta?

  19. 88:19

    وَإِلَى ٱلْجِبَالِ كَيْفَ نُصِبَتْ

    Wa ilal jibaali kaifa nusibat

    Da zuwa ga duwãtsu yadda aka kafa su?

  20. 88:20

    وَإِلَى ٱلْأَرْضِ كَيْفَ سُطِحَتْ

    Wa ilal ardi kaifa sutihat

    Da zuwa ga ƙasa yadda aka shimfiɗã ta?

  21. 88:21

    فَذَكِّرْ إِنَّمَآ أَنتَ مُذَكِّرٌۭ

    Fazakkir innama anta Muzakkir

    sabõda haka, ka yi wa'azi, kai mai yin wa'azi ne kawai.

  22. 88:22

    لَّسْتَ عَلَيْهِم بِمُصَيْطِرٍ

    Lasta 'alaihim bimusaitir

    Ba ka zama mai ĩkon tanƙwasãwa a kansu ba.

  23. 88:23

    إِلَّا مَن تَوَلَّىٰ وَكَفَرَ

    Illaa man tawallaa wa kafar

    Fãce dai duk wanda ya jũya bãya, kuma ya kãfirta.

  24. 88:24

    فَيُعَذِّبُهُ ٱللَّهُ ٱلْعَذَابَ ٱلْأَكْبَرَ

    Fa yu'azzibuhul laahul 'azaabal akbar

    To, Allah zai yi masa azãba, azãbar nan da take mafi girma.

  25. 88:25

    إِنَّ إِلَيْنَآ إِيَابَهُمْ

    Innaa ilainaaa iyaabahum

    Lalle ne, zuwa gare Mu kõmõwarsu take.

  26. 88:26

    ثُمَّ إِنَّ عَلَيْنَا حِسَابَهُم

    Summa inna 'alainaa hisaabahum

    Sa'an nan lalle ne aikinMu ne Mu yi musu hisãbi.

About Surah Al-Ghashiyah

Al-Ghashiyah, the Overwhelming, contrasts two faces on the Day of Judgment: the weary, downcast faces of the deniers and the joyful, content faces of the believers in a lofty garden. It then invites reflection on the camel, the sky, the mountains, and the earth, simple signs that point to the Creator.

Themes: Two faces on Judgment Day, Reward and loss, Signs in creation, Reflection

Arabic: Uthmani script (Hafs). Translation: Hausa. Recitation: Mishary Rashid Alafasy. See Sources for full attribution.