All Surahs

Surah Ad-Dukhan (undefined)

سُورَةُ الدُّخَانِ

Surah 44 of the Holy Quran · Meccan · 59 verses

Also spelled: Dukhan, Ad Dukhan, AdDukhan, The Smoke, Ad-Dukhaan

Surah Ad-Dukhan (undefined) is the 44th chapter of the Holy Quran. It was revealed in Mecca and contains 59 verses (ayahs). Read it below with the Arabic text, transliteration, and Hausa translation, or open it as interactive flashcards to memorize it verse by verse.

  1. 44:1

    حمٓ

    Haa Meeem

    Ḥ. M̃.

  2. 44:2

    وَٱلْكِتَٰبِ ٱلْمُبِينِ

    Wal Kitaabil Mubeen

    Inã rantsuwa da Littãfi Mabayyani.

  3. 44:3

    إِنَّآ أَنزَلْنَٰهُ فِى لَيْلَةٍۢ مُّبَٰرَكَةٍ ۚ إِنَّا كُنَّا مُنذِرِينَ

    Innaaa anzalnaahu fee lailatim mubaarakah; innaa kunnaa munzireen

    Lalle ne, Mũ, Muka saukar da shi a cikin wani dare mai albarka. Lalle Mũ' Mun kasance Mãsu yin gargaɗi.

  4. 44:4

    فِيهَا يُفْرَقُ كُلُّ أَمْرٍ حَكِيمٍ

    Feehaa yufraqu kullu amrin hakeem

    A cikinsa (shi daren) ake rarrabe kõwane umurui bayyananne.

  5. 44:5

    أَمْرًۭا مِّنْ عِندِنَآ ۚ إِنَّا كُنَّا مُرْسِلِينَ

    Amram min 'indinaaa; innaa kunnaa mursileen

    Umurni na daga wurinMu. Lalle Mũ ne Muka kasanceMãsu aikãwã.

  6. 44:6

    رَحْمَةًۭ مِّن رَّبِّكَ ۚ إِنَّهُۥ هُوَ ٱلسَّمِيعُ ٱلْعَلِيمُ

    Rahmatam mir rabbik; innahoo Huwas Samee'ul 'Aleem

    Sabõda rahama daga Ubangijinka. Lalle Shĩ, Shi ne Mai ji, Mãsani.

  7. 44:7

    رَبِّ ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضِ وَمَا بَيْنَهُمَآ ۖ إِن كُنتُم مُّوقِنِينَ

    Rabbis samaawaati wal ardi wa maa bainahumaa; in kuntum mooqineen

    (Shĩ ne) Ubangijin sammai da ƙasa da abin da ke a tsakãninsu, idan kun kasance mãsu yaƙĩni (za ku gãne haka).

  8. 44:8

    لَآ إِلَٰهَ إِلَّا هُوَ يُحْىِۦ وَيُمِيتُ ۖ رَبُّكُمْ وَرَبُّ ءَابَآئِكُمُ ٱلْأَوَّلِينَ

    Laaa ilaaha illaa Huwa yuhyee wa yumeetu Rabbukum wa Rabbu aabaaa'ikumul awwaleen

    Babu abin bautãwa fãce Shi. Yana rãyarwa Kuma Yana kashẽwa. (Shi ne) Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku na farko.

  9. 44:9

    بَلْ هُمْ فِى شَكٍّۢ يَلْعَبُونَ

    Bal hum fee shakkiny yal'aboon

    A'a sũ, sunã wãsã a cikin shakka.

  10. 44:10

    فَٱرْتَقِبْ يَوْمَ تَأْتِى ٱلسَّمَآءُ بِدُخَانٍۢ مُّبِينٍۢ

    Fartaqib Yawma taatis samaaa'u bidukhaanim mubeen

    Sabõda haka, ka dakata rãnar da sama zã tã zo da hayãƙi bayyananne.

  11. 44:11

    يَغْشَى ٱلنَّاسَ ۖ هَٰذَا عَذَابٌ أَلِيمٌۭ

    Yaghshan naasa haazaa 'azaabun aleem

    Yanã rufe mutãne. Wannan wata azãba ce mai raɗaɗi.

  12. 44:12

    رَّبَّنَا ٱكْشِفْ عَنَّا ٱلْعَذَابَ إِنَّا مُؤْمِنُونَ

    Rabbanak shif 'annal 'azaaba innaa mu'minoon

    Ya Ubangijinmu! Ka kuranye mana azãba. Lalle Mũ, mãsu ĩmãni ne.

  13. 44:13

    أَنَّىٰ لَهُمُ ٱلذِّكْرَىٰ وَقَدْ جَآءَهُمْ رَسُولٌۭ مُّبِينٌۭ

    Annaa lahumuz zikraa wa qad jaaa'ahum Rasoolum mubeen

    Inã tunãwa take a gare su, alhãli kuwa, haƙĩƙa, Manzo mai bayyanãwa Ya je musu (da gargaɗin saukar azãbar, ba su karɓa ba)?

  14. 44:14

    ثُمَّ تَوَلَّوْا۟ عَنْهُ وَقَالُوا۟ مُعَلَّمٌۭ مَّجْنُونٌ

    Summaa tawallaw 'anhu wa qaaloo mu'allamum majnoon

    Sa'an nan suka jũya baya daga gare shi, Kuma suka ce: "Wanda ake gayãwa ne, mahaukaci."

  15. 44:15

    إِنَّا كَاشِفُوا۟ ٱلْعَذَابِ قَلِيلًا ۚ إِنَّكُمْ عَآئِدُونَ

    Innaa kaashiful 'azaabi qaleelaa; innakum 'aaa'indoon

    Lalle Mũ, Mãsu kuranyẽwar azãba ne, a ɗan lõkaci kaɗan, lalle kũ, mãsu kõmãwa ne (ga laifin).

  16. 44:16

    يَوْمَ نَبْطِشُ ٱلْبَطْشَةَ ٱلْكُبْرَىٰٓ إِنَّا مُنتَقِمُونَ

    Yawma nabtishul batsha tal kubraa innaa muntaqimoon

    Rãnar da Muke damƙa, damƙa mafi girma, lalle ne Mũ mãsu azãbar rãmuwa ne.

  17. 44:17

    ۞ وَلَقَدْ فَتَنَّا قَبْلَهُمْ قَوْمَ فِرْعَوْنَ وَجَآءَهُمْ رَسُولٌۭ كَرِيمٌ

    Wa laqad fatannaa qablahum qawma Fir'awna wa jaaa'ahum Rasoolun kareem

    Kuma lalle ne haƙĩƙa a gabaninsu, Mun fitini mutãnen Fir'auna, kuma wani Manzo karĩmi ya jẽ musu.

  18. 44:18

    أَنْ أَدُّوٓا۟ إِلَىَّ عِبَادَ ٱللَّهِ ۖ إِنِّى لَكُمْ رَسُولٌ أَمِينٌۭ

    An addooo ilaiya 'ibaadal laahi innee lakum Rasoolun ameen

    (Mazon ya ce): "Ku kãwo mini (ĩmãninku) ya bayin Allah! Lalle ni, Manzo ne amintacce zuwa gare ku."

  19. 44:19

    وَأَن لَّا تَعْلُوا۟ عَلَى ٱللَّهِ ۖ إِنِّىٓ ءَاتِيكُم بِسُلْطَٰنٍۢ مُّبِينٍۢ

    Wa al laa ta'loo 'alal laahi innee aateekum bisultaanim mubeen

    "Kuma kada ku nẽmi ɗaukaka a kan Allah. Lalle nĩ mai zo muku ne da dalĩli bayyananne."

  20. 44:20

    وَإِنِّى عُذْتُ بِرَبِّى وَرَبِّكُمْ أَن تَرْجُمُونِ

    Wa innee 'uztu bi Rabbee wa rabbikum an tarjumoon

    "Kuma lalle nĩ na nẽmi tsari da Ubangijĩna, kuma Ubangijinku, dõmin kada ku jẽfe ni."

  21. 44:21

    وَإِن لَّمْ تُؤْمِنُوا۟ لِى فَٱعْتَزِلُونِ

    Wa il lam tu'minoo lee fa'taziloon

    "Kuma idan ba ku yi ĩmãni sabõda nĩ ba, to, ku nĩsance ni."

  22. 44:22

    فَدَعَا رَبَّهُۥٓ أَنَّ هَٰٓؤُلَآءِ قَوْمٌۭ مُّجْرِمُونَ

    Fada'aa rabbahooo anna haaa'ulaaa'i qawmum mujrimoon

    Sai ya kirayi Ubangjinsa cẽwa waɗannan mutãnene mãsu laifi.

  23. 44:23

    فَأَسْرِ بِعِبَادِى لَيْلًا إِنَّكُم مُّتَّبَعُونَ

    Fa asri bi'ibaadee lailan innakum muttaba'oon

    (Allah Ya ce): "To, ka yi tafiyar dare da bayiNa, da dare. Lalle kũ, waɗanda ake bĩ ne (dõmin a kãma ku.)"

  24. 44:24

    وَٱتْرُكِ ٱلْبَحْرَ رَهْوًا ۖ إِنَّهُمْ جُندٌۭ مُّغْرَقُونَ

    Watrukil bahra rahwan innahum jundum mughraqoon

    "Kuma ka bar tẽku rarrabe. Lalle sũ, runduna ce abar nutsarwa."

  25. 44:25

    كَمْ تَرَكُوا۟ مِن جَنَّٰتٍۢ وَعُيُونٍۢ

    Kam tarakoo min jannaatinw wa 'uyoon

    Da yawa suka bar gõnaki da marẽmari.

  26. 44:26

    وَزُرُوعٍۢ وَمَقَامٍۢ كَرِيمٍۢ

    Wa zuroo'inw wa maqaa min kareem

    Da shuke-shuke da matsayi mai kyau.

  27. 44:27

    وَنَعْمَةٍۢ كَانُوا۟ فِيهَا فَٰكِهِينَ

    Wa na'matin kaanoo feehaa faakiheen

    Da wata ni'ima da suka kasance a cikinta sunã mãsu hutu.

  28. 44:28

    كَذَٰلِكَ ۖ وَأَوْرَثْنَٰهَا قَوْمًا ءَاخَرِينَ

    Kazaalika wa awrasnaahaa qawman aakhareen

    Kamar haka! Kuma Muka gãdar da ita ga waɗansu mutãne na dabam.

  29. 44:29

    فَمَا بَكَتْ عَلَيْهِمُ ٱلسَّمَآءُ وَٱلْأَرْضُ وَمَا كَانُوا۟ مُنظَرِينَ

    Famaa bakat 'alaihimus samaaa'u wal ardu wa maa kaanoo munzareen

    Sa'an nan samã da ƙasã ba su yi kũka a kansu ba, Kuma ba su kasance waɗanda ake yi wa jinkiri ba.

  30. 44:30

    وَلَقَدْ نَجَّيْنَا بَنِىٓ إِسْرَٰٓءِيلَ مِنَ ٱلْعَذَابِ ٱلْمُهِينِ

    Wa laqad najjainaa Baneee Israaa'eela minal'azaabil muheen

    Kuma lalle ne, haƙĩƙa Mun tsĩrar da Banĩ Isrã'ĩla daga, azãba mai wulãkantãwa.

  31. 44:31

    مِن فِرْعَوْنَ ۚ إِنَّهُۥ كَانَ عَالِيًۭا مِّنَ ٱلْمُسْرِفِينَ

    Min Fir'awn; innahoo kaana 'aaliyam minal musrifeen

    Daga Fir'auna. Lalle shi, ya kasance maɗaukaki daga cikin mãsu ɓarna.

  32. 44:32

    وَلَقَدِ ٱخْتَرْنَٰهُمْ عَلَىٰ عِلْمٍ عَلَى ٱلْعَٰلَمِينَ

    Wa laqadikh tarnaahum 'alaa 'ilmin 'alal 'aalameen

    Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Mun zãɓe su sabõda wani ilmi (na Taurata) a kan mutãne.

  33. 44:33

    وَءَاتَيْنَٰهُم مِّنَ ٱلْءَايَٰتِ مَا فِيهِ بَلَٰٓؤٌۭا۟ مُّبِينٌ

    Wa aatainaahum minal aayaati maa feehi balaaa'um mubeen

    Kuma Muka bã su, daga ãyõyin mu'ujizõji, abin da yake a cikinsa, akwai ni'ima bayyananna

  34. 44:34

    إِنَّ هَٰٓؤُلَآءِ لَيَقُولُونَ

    Inna haaa'ulaaa'i la yaqooloon

    Lalle waɗannan mutãne, haƙĩka, sunã cẽwa,

  35. 44:35

    إِنْ هِىَ إِلَّا مَوْتَتُنَا ٱلْأُولَىٰ وَمَا نَحْنُ بِمُنشَرِينَ

    In hiya illaa mawtatunal oolaa wa maa nahnu bimun shareen

    "Babu wani abu sai mutuwarmu ta farko, kuma ba mu zama waɗanda ake tãyarwa ba."

  36. 44:36

    فَأْتُوا۟ بِـَٔابَآئِنَآ إِن كُنتُمْ صَٰدِقِينَ

    Faatoo bi aabaaa'inaaa inkuntum saadiqeen

    "Sai ku zo da ubanninmu, idan kun kasance mãsu gaskiya."

  37. 44:37

    أَهُمْ خَيْرٌ أَمْ قَوْمُ تُبَّعٍۢ وَٱلَّذِينَ مِن قَبْلِهِمْ ۚ أَهْلَكْنَٰهُمْ ۖ إِنَّهُمْ كَانُوا۟ مُجْرِمِينَ

    Ahum khayrun am qawmu Tubba'inw wallazeena min qablihim; ahlaknaahum innahum kaanoo mujrimeen

    shin, sũ ne mafĩfĩta kõ kuwa mutãnen Tubba'u, kuma da waɗanda ke a gabãninsu? Mun halaka su, lalle sũ, sun kasance mãsu laifi.

  38. 44:38

    وَمَا خَلَقْنَا ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضَ وَمَا بَيْنَهُمَا لَٰعِبِينَ

    Wa maa khalaqnas samaawaati wal arda wa maa baina humaa laa'ibeen

    Kuma ba Mu halitta slmmai da ƙasa da abin da ke a tsakãninsu ba, alhãli kuwa Munã mãsu wãsã.

  39. 44:39

    مَا خَلَقْنَٰهُمَآ إِلَّا بِٱلْحَقِّ وَلَٰكِنَّ أَكْثَرَهُمْ لَا يَعْلَمُونَ

    Maa khalaqnaahumaaa illaa bilhaqqi wa laakinna aksarahum laa ya'lamoon

    Ba Mu halitta su ba fãce da manufa ta gaskiya, kuma amma mafi yawansu, ba su sani ba.

  40. 44:40

    إِنَّ يَوْمَ ٱلْفَصْلِ مِيقَٰتُهُمْ أَجْمَعِينَ

    Inna yawmal fasli meeqaatuhum ajma'een

    Lalle rãnar rarrabẽwa, ita ce lõkacin wa'adinsu gabã ɗaya.

  41. 44:41

    يَوْمَ لَا يُغْنِى مَوْلًى عَن مَّوْلًۭى شَيْـًۭٔا وَلَا هُمْ يُنصَرُونَ

    Yawma laa yughnee mawlan 'am mawlan shai'anw wa laa hum yunsaroon

    Rãnar da wani zumu bã ya amfãnin wani zumu da kõme kuma ba su zama anã taimakon su ba.

  42. 44:42

    إِلَّا مَن رَّحِمَ ٱللَّهُ ۚ إِنَّهُۥ هُوَ ٱلْعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

    Illaa mar rahimal laah' innahoo huwal 'azeezur raheem

    fãce wanda Allah Ya yi wa rahama. Lalle Shi (Allah), shĩ ne Mabuwãyi, Mai jin ƙai.

  43. 44:43

    إِنَّ شَجَرَتَ ٱلزَّقُّومِ

    Inna shajarataz zaqqoom

    Lalle itãciyar zaƙƙũm (ɗanyen wutã),

  44. 44:44

    طَعَامُ ٱلْأَثِيمِ

    Ta'aamul aseem

    Ita ce abincin mai laifi.

  45. 44:45

    كَٱلْمُهْلِ يَغْلِى فِى ٱلْبُطُونِ

    Kalmuhli yaghlee filbutoon

    Kamar narkakken kwalta yanã tafasa a cikin cikunna.

  46. 44:46

    كَغَلْىِ ٱلْحَمِيمِ

    Kaghalyil hameem

    Kamar tafasar ruwan zãfi.

  47. 44:47

    خُذُوهُ فَٱعْتِلُوهُ إِلَىٰ سَوَآءِ ٱلْجَحِيمِ

    Khuzoohu fa'tiloohu ilaa sawaaa'il Jaheem

    (A cẽ wa malã'ikun wutã), "Ku kãmã shi, sa'an nan ku fizge shi zuwa ga tsakiyar Jahĩm."

  48. 44:48

    ثُمَّ صُبُّوا۟ فَوْقَ رَأْسِهِۦ مِنْ عَذَابِ ٱلْحَمِيمِ

    Summa subboo fawqa raasihee min 'azaabil hameem

    "Sa'an nan ku zuba, a kansa, daga azãbar ruwan zãfi."

  49. 44:49

    ذُقْ إِنَّكَ أَنتَ ٱلْعَزِيزُ ٱلْكَرِيمُ

    Zuq innaka antal 'azeezul kareem

    (A ce masã), "Ka ɗanɗana! Lalle kai, kai ne mabuwãyi mai girma!"

  50. 44:50

    إِنَّ هَٰذَا مَا كُنتُم بِهِۦ تَمْتَرُونَ

    Inna haazaa maa kuntum bihee tamtaroon

    "Lalle wannan, shi ne abin da kuka kasance kunã shakka game da shi."

  51. 44:51

    إِنَّ ٱلْمُتَّقِينَ فِى مَقَامٍ أَمِينٍۢ

    Innal muttaqeena fee maqaamin ameen

    Lalle mãsu taƙawa sunã cikin matsayi amintacce.

  52. 44:52

    فِى جَنَّٰتٍۢ وَعُيُونٍۢ

    Fee jannaatinw wa 'uyoon

    A cikin gidãjen Aljanna da marẽmari.

  53. 44:53

    يَلْبَسُونَ مِن سُندُسٍۢ وَإِسْتَبْرَقٍۢ مُّتَقَٰبِلِينَ

    Yalbasoona min sundusinw wa istbraqim mutaqaabileen

    Sunã tufanta daga tufãfin alharĩni raƙĩƙi, da mai kauri, sunã mãsu zaman fuskantar jũna.

  54. 44:54

    كَذَٰلِكَ وَزَوَّجْنَٰهُم بِحُورٍ عِينٍۢ

    Kazaalika wa zawwajnaahum bihoorin 'een

    Kamar haka, kuma Mun aurar da su da mãtã mãsu kyaun idãnu, mãsu girmansu.

  55. 44:55

    يَدْعُونَ فِيهَا بِكُلِّ فَٰكِهَةٍ ءَامِنِينَ

    Yad'oona feehaa bikulli faakihatin aamineen

    Sunã kira, a cikinsu (gidẽjen) ga dukan 'ya'yan itãcen marmari, sunã amintattu (daga dukan abin tsõro).

  56. 44:56

    لَا يَذُوقُونَ فِيهَا ٱلْمَوْتَ إِلَّا ٱلْمَوْتَةَ ٱلْأُولَىٰ ۖ وَوَقَىٰهُمْ عَذَابَ ٱلْجَحِيمِ

    Laa yazooqoona feehal mawtaa illal mawtatal oolaa wa qaqaahum 'azaabal jaheem

    Bã su ɗanɗanar mutuwa, a cikinsu, fãce mutuwar farko, kuma (Allah), Ya tsare musu azãbar Jahĩm.

  57. 44:57

    فَضْلًۭا مِّن رَّبِّكَ ۚ ذَٰلِكَ هُوَ ٱلْفَوْزُ ٱلْعَظِيمُ

    Fadlam mir rabbik; zaalika huwal fawzul 'azeem

    Sabõda falala daga Ubangijinka. Wancan shi ne babban rabo, mai girma.

  58. 44:58

    فَإِنَّمَا يَسَّرْنَٰهُ بِلِسَانِكَ لَعَلَّهُمْ يَتَذَكَّرُونَ

    Fa innamaa yassarnaahu bilisaanika la'allahum yatazakkaroon

    Dõmin haka kawai Muka sauƙaƙar da shi (Alƙur'ãni) da harshenka, tsammãninsu, su riƙa tunãwa.

  59. 44:59

    فَٱرْتَقِبْ إِنَّهُم مُّرْتَقِبُونَ

    Fartaqib innahum murta qiboon

    Sai ka yi jira. Lalle sũ, mãsu jira ne.

About Surah Ad-Dukhan

Ad-Dukhan, the Smoke, takes its name from a sign of warning described within it. It speaks of the blessed night in which the Quran was sent down, recalls the story of Musa and Pharaoh, and contrasts the fate of the righteous with that of the arrogant. It is a short, weighty surah about accountability.

Themes: The blessed night, Musa and Pharaoh, Warning, Accountability

Arabic: Uthmani script (Hafs). Translation: Hausa. Recitation: Mishary Rashid Alafasy. See Sources for full attribution.